advanced Search

Taskar Amsoshi

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Mene ne sharuddan da ke sa wa Rana ta tsarkake kasa da gini?
    7535 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/25
    Rana na daya daga masu tsarkakewa kamar yadda ya zo a fikhu, yadda rana ke tsarkake gini da kasa kuwa; ka da a samu tazara tsarkakakkiya tsakanin zahirin (doron) kasa da bayanta (cikinta) ko kuma ginin da hasken ranar zai sauka a kansa kamar iska ko wani ...
  • Wadanne ayyuka ne masu janyo tafiyar da kyawawan ayyuka a dukkanin ayoyi da ruwayoyin nan?
    11889 Halayen Aiki 2012/07/25
    Ayoyin kur’ani da hadisai masu daraja sun yi bayanin zunuban nan masu janyo tafiyar da kyawawan ayyuka da cewa su ne zunubai masu wargaza aiki kuma su bata shi (aiki). kuma hakika kur’ani da ruwayoyi sun yi nuni ga sashin ayyukan da suke bata aiki ko kuma ...
  • Shin Mace zata iya yin Limancin sallar jam’i ga mata irinta?
    9754 شرایط امام 2012/11/04
    An samu sabanin ra’ayoyi tsakanin malamai maraji’ai game da limancin mace ga mata a sallar jam’I da zamu kawo bayanin kamar haka: 1. Mafi yawan marja’ai sun tafi a kan cewa bisa ihtiyadi wajibi ne limancin mace ga ‘yan’uwanta mata ba ya inganta
  • Shin hadisin da ke cewa “duk wanda ya mutu ba shi da bai’ar imamin zamaninsa (Imaminsa) ya yi mutuwar jahiliyya” daga manzo (s.a.w) yake kuwa?
    8460 Tsohon Kalam 2012/07/26
    Bai’a na da bangarori biyu, mai bai’a (sauran mutane) da wanda ake yi wa bai’ar (wato su ne manzo (s.a.w) da imamai (a.s)). Tare da cewar manzo (s.a.w) shi ne hujja kuma shugaba, don haka shi za a yiw mubayi’a a matakin farko wato shi ne farkon ...
  • SHIN YA HALASTA A RADA WA JARIRI SUNA MUHAMMADU YA’ASIN (YASIN) ?
    9030 Sirar Ma'asumai 2012/07/26
    Dangane da rada sunan (Ya’asin) akwai zantuka da aka ruwaito da ke nuna rashin yardar Imamai (a.s), game da amfani da sunan ga mutane. Kan hakan za mu iya kawo ruwayar da Imam Sadik (a.s), ya ke ce wa: “Muhammadu dai an muzu izini su rada, to ...
  • Shin wace hanya ko salo zan bi wurin yin wa’azin addini?
    13314 Sirar Ma'asumai 2012/08/15
    Wa’azi yana nufin isar da sakon Allah (s.w.t) zuwa ga jama’a. Kasantuwar sakonin Annabawa a dunkule abu guda ne, sannan sakon Fiyayyan Annabi (s.a.w) na masamman ne, da ya zo da nufin shiryar da bil Adama don fitar da shi daga duffai zuwa ga haske. A bisa haka ...
  • mi a ke nufi da zayuwar a barzahu kwana daya ko kuma kwana goma?
    11001 Tafsiri 2012/11/21
    Wannan ayar na nuni da halin da mujurumai suka samu kan su bayan an busa kahon tashin kiyama suna tambayar junan su kwana nawa mu ka yi a duniyar barzahu? Mujurumai sana tunani a duniyar barzahu kwana daya ko kuma kwana goma su ka yi sai wasu ...
  • mene ne dalilin haramcin marenan raguna?
    8106 Hikimar Hakkoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/25
    Allah madaukaki mai hikima ne, kuma mai hikima ba ya yin wani aiki da wasa da babu hikima, saboda haka ne duk shi’a suka yi imani da cewa dukkan hukunce-hukunce suna kasancewa bisa maslaha ne, kuam a wasu wuraren an yi nuni da dalilin haramci a wasu ...
  • Mene ne Addini?
    12115 Hikimar Addini 2012/07/23
    An yi nuni da ra’ayoyi kala-kala masu yawa a addini kuma an yi amfani da Kalmar “addini” a wurare masu yawa da ma’anoni kamar haka: 1. Duk wani imani da wani karfi boyayye na gaskiya ne ko na barna. 2-kawai addinin Allah saukakke. Don haka ...
  • Shin zai iya yuwuwa a kai ga martabar ubangijintaka?
    7625 Irfanin Nazari 2012/07/25
    Makamin matsayin ubangijintaka yana da matakai da marhaloli mabambanta, kuma don a samu wannan amsar dole ne a ga dukkan martabobi da ma’anonin baki daya. Idan abin da ake nufi da kai wa matakin ubangijintaka shi ne zatin mutum ta canja da sauyawar abin halitta ya koma ...

Mafi Dubawa