advanced Search
Dubawa
7079
Ranar Isar da Sako: 2012/03/15
Takaitacciyar Tambaya
Shin zan iya samun dama game da yin wani aikin na biyu bayan wanda nake yi
SWALI
Shin zan iya samun dama game da yin wani aikin na biyu bayan wanda nake yi?
Amsa a Dunkule

Shari’a ba ta hana mutum yai koyi ko ya kware kan wata sana ‘ar ba bayan wacce yake yi ko ya iya ko yin aiki sama da yadda ya saba abin kawai da shari’a ta hana kuma take kara tsoratarwa a kansa shi ne son duniya da nace mata, da nisantar ayyukan alherai da ke gina lahira da mantawa da lahira da kuma gafala daga gare ta, a hakikanin lamurra wannan shi ne ma’auni har ma wajan kwarewarsa kan dukkan ayyukan da yake yi (sana’ar) har ma zuwa ribar da ya kamata mutum ya samu,  zaka samu wasu daga mutane sun kware kan sanao’i daban daban suna samun riba mai yawa, duk da haka wannan ba ya hana su tunawa da lahira tare da muhimmantar da nata ayyukan da kan gina ta ba kuma zaka ga sun kwallafa rai ga duniya ba.  A nan abin magana shi ne, ya zama wajibin da ba mustahabbi ba ma a kan duk mutum ya yi aiki na biyu idan har aiki na dayan ba zai ishe su gudanar da rayuwa ba da a ce ya bar su suna rayuwa cikin wahala da kunci.

E (haka ne) aiki sama da ka’ida na nufin saba wa doka, domin haka idan aiki na biyun zai haifar masa saba wa doka tare da rashin yin na farkon yadda ya kamata kuma da rashin cika aikinsa, a nan yin aiki na biyun akwai matsala. Haka nan kuma idan aiki na biyun zai cinye masa gaba dayan lokutansa da zai ba wa iyalinsa tarbiyya tare da rashin kula duk abin da ya same su wanda shi ne abin da ya hau kansa mai girma.. wanda kulawa da iyalin nasa ya fi masa zama muhimmi a kan zuwa aiki na biyun ka ga aiki na biyun ya haifar masa da hadarin gaske, wanda ya kamata mutum ya dinga auna abin da zai amfani lahirarsu da duniyar su a lokaci guda tare da lissafa abu kafin farawa; ruwaya tazo daga IMAM HASSAN DAN ALIYU DAN ABI DALIB (a.s) cewa; na tambayi babana game da tsarin wajan manzo (s.a.w) sai ya ce da ni ba a shiga wajansa sai da izini, sannan kuma yana raba lokacinsa zuwa gida uku, daya na ganawa da Allah (s.w.t), daya na iyalinsa, dayan kuma nasa a kan kansa (s.a.w).

 

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Shin jagorancin malami sakakke ba kuwa yana nufin a yi gaban kansa a hukuma ba ne?
    6911 گستره عمل ولی فقیه 2012/07/24
    Jagorancin malami wani isdilahi ne na fikihu da yake nuni da fagagen aiki da jagoranci da kuma wadanda suke karkashin wannan jagora, kuma babu wata iyaka a wannan fagen. Sai dai wannan ba yana nufin cewa babu kowace irin iyaka ko wasu ka'idoji a aiwatar da jagoranci ...
  • Shin ruwan maziyyi, waziyyi da wadiyyi najasa ne?
    11667 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2020/05/19
    ruwan da yake fita daga jikin dan adam idan aka cire Bawali da Maniyyi ya kasu kamar haka:Na daya: Ruwan da yake fitowa bayan bawali kuma yana da danko kadan wanda ana kiransa Madiyyi.Na biyu: Ruwan da yake fita yayin jjin ...
  • a mahangar Kur’ani mene ne bambanci ibilis da shaidan?
    13579 ابلیس و شیطان 2012/07/24
    A bisa ayoyin kuráni mai girma ibilis yana daya daga cikin aljanu, saboda yawan ibadar shi ya zamo daga cikin mala'iku, amma bayan Allah ya halicci Adam sai aka umarce shi da yi wa Adam sujada amma ya ki sai Allah ya nisantar dashi daga gare shi. ...
  • Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
    14408 2019/06/16
    dawwamar rayuwar aure da karfafarta ya dogara da soyayya da kauna da fuskantar juna da girmama juna. Domin iyali su samu tsayuwa da dawwama Addini Muslunci ya sanya hakkoki ga kowanne dayansu ya kuma ayyana musu wajibai a kansu, duk sa”ilin da aka ce akwai hakkoki to ...
  • WADAN NE BAITOCI NE ABBAS YAKE RERAWA A LOKACIN DA YA ZO DIBAN RUWA?
    11791 اهل بیت و یاران 2012/07/26
    Mayaka yayin mubaraza a zamanin da su kan yi amfani da wani zaurance (don shaida juna ko ba da sako a tsakaninsu) don haka su kan rera baitotocin waka don samar da karfin gwiwa ga mutanensu da raunana abokan gaba. Imam (a.s) da mutanensa sun yi amfani ...
  • Me ake nufi da hukunci da fatawa? Me ye bambancinsu?
    11751 بیشتر بدانیم 2012/07/24
    Fatawa: Ita ce fitar da hukuncin wani lamari a addini ta hanyar koma wa madogarar shari’a da amfanuwa da garesu, ta hanyar da aka san ana fitar da hukuncin. Hukunci: Shi ne abin da ake zartarwa ta hannun jagoran hukumar musulunci. Jagora zai iya amfana ...
  • Me ye mafi dadewar madogarar jagorancin malami da ake da ita?
    7668 پیشینه تاریخی ولایت فقیه 2012/07/24
    Mafi dadewar madogara game da wilaya ko jagoaranicn malami da muke da ita sun hada da littafin Mukni'a na sheikh mufid ne, ya kawo wannan bahasi a babin umarni da kyakkyawa da hani ga mummuna a matsayin daya daga cikin abubuwan da suka hau kan malami.
  • shin ahalissunna sun canzama ayoyin gadir da zuka zo a cikin kur'ani wuri?
    15170 غدیر خم 2012/11/21
    Mafiya yawa na masu fassarar kur'ani daga bangaren sunna da shi'a, sun tafi akan cewa; اليوم يئس الذين jimlace wadda tazo tsakanin aya ta ukku ta suratul ma'ida dan haka acin ilimin nahawu bata da muhalli na li'irabi. Kuma mafiwa yawancin su suna ganin wannan ta'aruz ...
  • A kawo hadisan da suka yi haramta rawa da kuma madogararsu.
    16064 بیشتر بدانیم 2013/08/15
    Kafin mu ba da amsar wannan tambayar ya kamata mu lura da wani abu guda mai muhimmanci kamar haka, dan an samu ruwaya daya a cikin litattafan ruwayoyi bai wadata ba wajan kafa dalili da ita ruwayar. Domin kafa dalili da ruwaya wani abu ne da ya ...
  • Menene gaskiyar maganar da ke cewa “Duk wani maniyyin da aka kyan kyashe cikin daren babbar salla dan zai zamto mai yatsu shida ko hudu”?
    24767 Dirayar Hadisi 2012/07/26
    Manzo (s.a.w) ya fada cikin mustahabbai da makaruhan jima’i cikin hadisi mai tsayi, ga Imam Ali (a.s) cewa: “ … ya Ali ka da ka tara da iyalinka cikin daren babbar salla domin idan Allah yai nufinku da samun da a wannan dare zai zamo mai yatsu ...

Mafi Dubawa