advanced Search
Dubawa
9755
Ranar Isar da Sako: 2010/05/18
Takaitacciyar Tambaya
SHIN CUTAR DA NANA FADIMA ZAHARA’A (a.s) SHI YA SA TA YI WASICIN RAKATA DA JANA’IZARTA DA DADDARE, BATARE DA AN SANAR DA JAMA’A BA ?
SWALI
ANCE FADIMA (a.s) TA YI FUSHI MAI TSANANI SABODA KONA GIDANTA. DAGA NANNE TA YI WASIYAR A YI JANA’IZAR TA DA DADDARE KUMA TA BUKACI IMAM ALI (a.s) KADA YA BARI WASU MUTANE SU HALARCI JANA’IZARTA; SHIN WANNAN DA’AWAR GASKIYA CE KO KUMA A’A?
Amsa a Dunkule

Babgare biyu; Shi’a da Sunna duka sun ruwaito cewa hakika Zahra’a (a.s) ta fuskanci cutarwa bayan wafatin Babanta (s.a.w), da hakan ya fusatar da ita. Haka nan ya zo a ruwayoyi cewa ta yi wasiya ga Imam Amirulmuminina (a.s), da shiryata ya yi jana’izarta da daddare. Daga wnnan wasiyar za a iya fahimtar (a.s), ta so ta nuna wajama’a abin da aka mata na wahalarwa da kwace hakkinta.

Amsa Dalla-dalla

Babgare biyu; Shi’a da Sunna duka sun ruwaito cewa hakika Zahra’a (a.s) ta fuskanci cutarwa bayan wafatin Babanta (s.a.w), da hakan ya fusatar da ita. Haka nan ya zo a ruwayoyi cewa ta yi wasiya ga Imam Amirulmuminina (a.s), da shiryata ya yi jana’izarta da daddare. Daga wnnan wasiyar za a iya fahimtar (a.s), ta so ta nuna wajama’a abin da aka mata na wahalarwa da kwace hakkinta.

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

Tambayoyi Masu Fadowa

Mafi Dubawa