advanced Search
Dubawa
8320
Ranar Isar da Sako: 2012/03/04
Takaitacciyar Tambaya
Duk da kasancewar Zahara (a.s) ta bar wannan Duniyar a lokacin da take da Karancin Shekaru ne, ba ta yi tsawon Rayuwa ba, a Bangare daya ke nan, a Daya bangaren kuma Hadisan da aka karbo daga wajenta ba su da yawa, gashi ta yi shekaru goma na Yaranta, to, ta yaya za a iya suranta cewa ta kai irin wannan matsayin da irin wannan darajar? A takaice dai mene ne ya taimaka mata, Alhali tana yarinya mai shekaru goma sha takwas, ta kai matsayin da yake dai dai da na Annabawa ne, wasu irin kamala take da su har ta cancanci wannan matsayin? Don Allah a bamu amsa mai gamsarwa.
SWALI
Duk da kasancewar Zahara (a.s) ta bar wannan Duniyar a lokacin da take da Karancin Shekaru ne, ba ta yi tsawon Rayuwa ba, a Bangare daya ke nan, a Daya bangaren kuma Hadisan da aka karbo daga wajenta ba su da yawa, gashi ta yi shekaru goma na Yaranta, to, ta yaya za a iya suranta cewa ta kai irin wannan matsayin da irin wannan darajar? A takaice dai mene ne ya taimaka mata, Alhali tana yarinya mai shekaru goma sha takwas, ta kai matsayin da yake dai dai da na Annabawa ne, wasu irin kamala take da su har ta cancanci wannan matsayin? Don Allah a bamu amsa mai gamsarwa.
Amsa a Dunkule

 Ba shakka cewa Kur’ani ya bayyana a Fili cewa Annabi Isa (a.s) an ba shi Matsayi mai Girma Alhali ma yana cikin Tsumman Goyo: ’sai Ta yi nuni a gare shi sai sukace ta yaya zamu yi Magana da wanda yake cikin Tsumma, sai ya ce ni Bawan Allah ne ya bani Littafi kuma ya sanyani Annabi kuma ya sanya ni mai Albarka a duk inda nake kuma ya yi mun wasiyya da Salla da Zakka matukar ina Raye” [1]

 Haka ma a wani wuri a cikin Kur’ani zamu ga Fadar Allah Madaukaki inda ya ce: Kuma zai yi Magana da Mutane Alhali yana cikin Zanin Goyo da kuma Lokacin da yake Dattijo kuma zai zamo a cikin Salihai”[2]

 Har ma Kur’ani ya yi Bayani balo balo a game da al’amarin Annabi yahaya (a.s) a inda Allah Azza wa Jalla ya ce: ya kai Yahaya ka riki Littafin nan da Karfi kuma mun ba shi Hukunci tun Yana Dan Yaro”[3]

 Daga wadannnan Bayanan za a Fahimci cewa babu wani abin Mamaki game da samun Matsayi mai Daraja tun a Farkon Rayuwa, kai, tun A Ranakun farko ma, ko kuma a shekarun farko, kamar al ‘amarin Annabi yahaya (a.s), to, idan muka Tafiyar da wannan Ka’idar ga Shugaban Matan Halittu, wannan Maccen, Mutumiyar Allah zamu ga babu wani Rudewa ko Nisantarwa da zamu hadu da su game da samun da Sayyida Zahara ta yi ga Mukami mai daraja da daukaka, ta yanda a dalilin takawarta da tsantsenin ta samu matsayi irin na Annabawa, amma dai tabbas ita ba Annabiya ba ce, wannan matsayin babu wani mutum mai Adalci, mai girmama Kur’ani wanda ya yi imani da wajabcin jagorancin Kur’ani, da zai yi Shakkar samuwarsa gare ta.

 Ta yanda Kur’ani ya fada a fili a cikin ayar tsarkakewa cewa nufi ne na Allah, na tsarin halittar samuwa, ya nufi tsarkake Ahlul Baiti (a.s) a cikin su kuma akwai Zahara (a.s) daga barin dukkan Datti da Dauda, wanda kuma ita ce Hususiyyar Annabawa, wacce da ita ce suka samu Makami, na Annabci suka zamo Gaskatawa ne ga Fadar Allah madaukaki: Allah shi ne ya san inda zai Sanya Sakonsa”[4] sannan kuma Allah Madaukaki ya fada a cikin Littafinsa mai gima: Iyaka kawai Allah yana nufin ya Tafiyar da Dauda ne ga barin ku Ahlul Baiti kuma ya Tsarkake ku Iyakacin Tsarkakewa”[5]

 Kuma Dukkan Musulmi masu Tafsiri na dukkan Mazhabobi da Dariku sun yi Ijma’i a kan cewa wannan Aya ta Kunshi Sayyidah Zahara (a.s) to, shin akwai wani Matsayi da yake a saman wannan?

 Amma game da Abubuwan da suke Sabbaba samun irin wannan Matsayin, Wasunsu daga Mutum ne shi kansa, wasu kuma daga Tarbiyya ne, wani abun kuma wanda shi yafi Muhimmanci shi ne Ludufin Allah.

 To, amma babu lokacin kawo dukkan wadannan sharhohin a nan.

 za a iya nemansu a mahallinsu.

 Wasu binciken da suke da alaka da wannan bayanin:[6]

  • Matsayin Imaman Shi’a idan an Kwatanta da Matsayin Annabawa 9198 (lambardandalin: 9188).
  • Ma’anar Hadisin da ke cewa ba domin Fatima ba da …. 13495 (lambar dandalin: 13230).
  • Bangarori na matsayin Fatimatuz Zahara (a.s), 2837 (lambar dandalin: 3348).

 

 


[1] Maryam 29-31

[2] Ali imran 46

[3] Maryam12

[4] An’am 124

[5] Ahzab 33

[6]

 

 

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Meye matsayin jagorancin malami a tsarin siyasar musulunci?
    8086 کلیات 2012/07/24
    A zamanin boyuwar Imam Mahadi (a.s) "jagorancin malami" wani asasi ne tabbatacce kuma doka gama gari ta duniya wacce take daga tsarin siyasar musulunci, kuma matsayin malami dole ne ya kasance a matsayin jagora a matsayin shugaba mai yanke hukunci da bayar da umarni kuma ya kasance ...
  • Wadananne ne muhimman siffofin tafsirin Kur\'ani na wannan zamanin?
    6496 Ilimin Kur'ani 2019/06/16
    Tsarin tafsirin wannan zamani na da kebance - kebance da kuma da nagartar da babu ita a cikin tafsiran da suka gabata: ta bangaren amsa shibuhohi da warware tambayoyi da lamurran da suke kai- kaiwa a kasuwar tunani da kwakwalen mutane, bisa dogaro da tafarkin yin amfani da ...
  • mene ne ma’anar Takawa?
    17318 تقوی 2012/07/25
    Takawa wani karfi ne cikin ruhin mutum mai tsawatarwa da hana shi aikata ayyukan kuskure, kamalar takawa na kasancewa in an hada da nesantar abubuwan haramun, kamar nesantar shubha. Kuma ita Takawa tana da marhaloli da rabe-rabe, da kuma alamomi, zamu bijiro da su a jawabi na ...
  • mi ake nufi da makamta a ranar lahira?
    16001 معاد و قیامت 2012/11/21
    Abun nufi da makamta a cikin wannan ayar[i] da sauran ayoyi makamantanta[ii] ba shi ne rashin gani irin na duniya ba {wato mutun ya zamo bai gani da idanuwan da yake dasu} , sai dai abun nufi shi ne mutun da ...
  • Shin hadisin da ke cewa “duk wanda ya mutu ba shi da bai’ar imamin zamaninsa (Imaminsa) ya yi mutuwar jahiliyya” daga manzo (s.a.w) yake kuwa?
    9625 گوناگون 2012/07/26
    Bai’a na da bangarori biyu, mai bai’a (sauran mutane) da wanda ake yi wa bai’ar (wato su ne manzo (s.a.w) da imamai (a.s)). Tare da cewar manzo (s.a.w) shi ne hujja kuma shugaba, don haka shi za a yiw mubayi’a a matakin farko wato shi ne farkon ...
  • Shin mutum mai yawan tafiya zai yi kasaru kan hanyarsa ta tafiya ko dawowa wacce ba ta kai kwana goma ba?
    9278 2019/06/16
    Maraji”an takalid masu daraja, sun tafi kan cewa mutanen da tafiye tafiye ya kasance matsayin sana”a garesu to wajibi ne su cika sallah su kuma yi azumin ramadana halin tafiyar sai dai cewa game da adadi da gwargwadon tafiyar da za ta kasance da wannan hukunci na ...
  • mene ne gwargwadon tasirin Allah madaukaki a rayuwar mutum?
    16378 Irfanin Nazari 2012/07/25
    Ba yadda za a wani aiki ya fita daga iradar Allah mai hikima, wannan iradar ta Allah tana nan a ko da yaushe a rayuwar mutum a kowane lokaci da zamani, da dukkan dokokin rayuwa ba tare da ta cire wa mutum zabin da yake da shi ...
  • A zaben jagora malami ba kai tsaye ba akwai matsalar kai-kawo, to yaya za a warware wannan?
    7661 انتصاب یا انتخاب 2012/07/24
    A yanzu haka a jamhuriyyar musulunci ta Iran ana ayyana ‘yan takarar majalisar Khubrigan ta hannun shura Nigahban ne. To akwai batun sukan cewa Jagora shi ne yake ayyana ‘yan shura Nigahban, su kuma suke ayyanar cancantar shiga takara ga ‘yan majalisar khubrigan, su ‘yan majalisar khubrigan ...
  • yaya halittar mutum take a a mahangar musulunci?
    10480 Sabon Kalam 2012/07/23
    Ta mahangar Kur’ani mutum halitta ce da yake fizguwa zuwa ga ubangjinsa bisa fidirar halittarsa, kuma yake da jawuwa zuwa ga jiki, wannan halittar tana jansa zuwa ga ilimi da sani da alherai, a daya bangaren jiki tana kiransa zuwa ga sha’awa da sharri. Rayuwar mutum wani ...
  • Shin zan iya samun dama game da yin wani aikin na biyu bayan wanda nake yi
    7035 دنیا و زینتهای آن 2012/07/25
    Shari’a ba ta hana mutum yai koyi ko ya kware kan wata sana‘ar ba bayan wacce yake yi ko ya iya ko yin aiki sama da yadda ya saba abin kawai da shari’a ta hana kuma take kara tsoratarwa a kansa shi ne son duniya da nace ...

Mafi Dubawa