advanced Search
Dubawa
7618
Ranar Isar da Sako: 2015/05/17
Takaitacciyar Tambaya
Kur\'ani mu’ujiza ne ta wasu fuskoki uku: a-Lafazi b-Sakonsa c-Ma’akinsa, Mene Ne Gwargwadon Abin Da Yake Nuna Mana Cewa Ta Kowacce Fuska Kasantuwar Kur\'ani Littafin Allah Ne?
SWALI
Kur\'ani mu’ujiza ne ta wasu fuskoki uku: a-Lafazi b-Sakonsa c-Ma’akinsa, Mene Ne Gwargwadon Abin Da Yake Nuna Mana Cewa Ta Kowacce Fuska Kasantuwar Kur\'ani Littafin Allah Ne?
Amsa a Dunkule
Ta fuskacin yadda Kur’ani yake gajiyar da mutane ba zai taba yiwuwa a ce ba littafin Allah ba ne, domin gajiyarwar tasa ba a wannann zamanin ba ne kawai har ma a kowane zamani, kamar gajiyarwar da ya yi wa masana balaga ba ta kebanta da wani waje ko wani zamani ba. haka ma wannann hanyar ta bayani ba ta takaita a kan wani mutum ko ko zamanin da muke ciki ko mai zuwa nan gaba ba.
Sai dai cewa ta wata fuskar gajiyarwar ta na nuna cewa ba zai yiwu a ce Kur’ani ba daga wajen Allah yake ba a wancan lokacin. Haka ma abin da yake ta fuska ta biyu dangane da abin da Kur’ani ya tattaro, musamman idan mun dauki gaba dayan abin da yake cikin Kur’ani na daga iliman da suke cikinsa. Wadanda suka wayar da dan Adam. Ta wata fuskar kuma kebantarwar da ya zo da wahayi, saboda idan muka duba bai kebanta da zamanin da ya wuce ba ko wanda muke ciki ko mai zuwa ba.
Shin zai yiwu ga mutumin da ba ya karatu da rubutu ya zo da irin wannann littafin, ya yi n da gajiyarwar Kur’ani ta zamo wata mu’ujiza ta musamman a gaba dayan tarihi a kowacce shekara a gaba dayan duniya a kowane wuri da kowane zamani ta yadda babu wani dan Adam din da zai iya zuwa da kwatankwacinsa duk matsayinsa yanzu za mu ga cewa ta kowacce fuska wannann gajiyarwar ta Kur’ani tana tabbatar mana da cewa allai daga Allah ne.
Ta wata fuskar kuma wanda ya zo da Kur’ani shi ne yake tabbatar da cewa kafuzzan sa daga wajen Allah yake kawai.[1]
Amma idan muka ce Manzon Allah (s.a.w)  ba shi da ikon da zai iya zuwa da irin wadannan maganganu su ma daga Allah suke.
Abin da muke cewa shi ne, a karshen lamari suna komawa ne zuwa ga fusahar Kur’ani da balagarsa, abin nufi shi ne gajiyarwar da Kur’ani ya yi wa masu balaga.
Idan haka ne, to ba za mu danganta wannann gajiywarwar ga mutumin da ya zo da Kur’ani ba, sai dai cewa mu ba za mu iya tabbatar da cewa misalin irin wannann balagar zai iya samuwa daga wanin Ubangiji ba. sai dai a takaice za mu iya cewa ha kanya zo ne daga wajen Manzon Allah (s.a.w)  ba ne domin shi ma ba zai zo da misalin wannann lafazin ba.
Dangane da wannann misalin zia yiwu mu dogara da wannann fuskar kasancewar lafazin Kur’ani da ibarorinsa sun zo ne daga wajen Allah tsarki ya tabbata a gare shi .
Fuskoki guda hudu ita ce wacce ta yi magana a kan irin gajiyarwar da abin da Kur’ani [2] ya yi ya tattaro. Saboda haka zai yiwu mu kara tabbatar da cewa daga Allah ne.
Amma ta fuskacin gajiyarwar lafazai da kuma balaga da adadin ayoyi tana tabbatar da cewa lafazin Kur’ani mai girma da yadda lafuzzansa suke[3] yana kara nuna mana cewa daga Allah ne shi ma.
Haka ma kasancewar aya tana da dangantaka da wata; wanda a karshen lamarin suna da manufa guda daya. Sai dai yaya za mu tabbatar da cewa gaba dayan ayoyin kowacce tana da alaka da ‘yar’uwarta ta wajen kore manufa daya?
Dangane da surori haka ma gaba daya surorin ta wajen jerantuwar surorin Kur’ani wanda yake a hannunmu yanzu a wannann zamanin a ce daga wajen Allah yake?
Amsa dangane da wadanann tambayoyin a al’ada ana mika su ne ga masu bincike game da tarihin Kur’ani .
Hakika wadansu daga cikin ahlus sunna da kuma mafiya yawa daga cikin mustahrikun suna cewa gaba dayan ayoyi suna kasancewa surori ne daga cikinta da kuma bayyanar wannann Kur’ani [4] da yake jujjuyawa cewa ya cika ne bayan rasuwar Manzon Allah (s.a.w) .[5] [6]
Duba karin bayani: Hadawi Addahiran, Mahdiy ususul Kalamiya Lil ijtihad
 

[1] An karbo Sashin maganganu da suke wa amfanuwar Kur’ani da kuma abin da ya kewaye da shi daga Allah ne, sai dai lafazan daga Manzon Allah (s.a.w)  tun lokacin da malaman Musulunci tsawon zaman da ya gabata har zuwa yau suna da akidar cewa bambancin da yake a tsakanin Kur’ani da Hadisil Kudsi yan acikin wannann masalahar, domin cewa hadisil kudusi daga Allah ne, sai dai lafazin kuma daga Manzon Allah (s.a.w)  ne (ma’ana daga mutum a lokacin da kuma Kur’ani magana ne daga Allah kamar yadda sauran abubuwan da kusunsa suke.
[2] Adadu ba maurin mu’ujizar Alkur’ani.
[3] Ana tsammanin illar a wajen kafafawar malamai ta wajen mu’ujizozin balaga tunda har zuwa yau ta yiwu ya kasance wata manuniya da tafi kowacce iri.
[4] Zai yiwu a duba littafafan masu zuwa kamar yadda aka tsara. Abu Abdullahi zanjani, tarihin Alkur’ani. Muhammad  Ramiyaz tarihin Kur’ani Sayyid Muhammad Bakir Hujjati, Tahakiki Fi Tarihi Alkur’ani, Sayyid Muhammad Rida Al-Jalali Na’iyani Tarih Jum’u Alkur’anil Karim.
[5] Ka duba maudu’in hada alkur’ani.
[6] Hadawi Dahrani, Mahdi, Ususul Kalam lil Ijtahad shafi, 52 – 53 Mu’assasatul Sikata Baitul Ulul, Kum Daba’i Ula 1377.
TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • menene hakikanin ma’anar salla?
    36439 Halayen Aiki 2012/07/25
    Salla daukakace ga duk mai san daukaka, ita ce hanya kai tsaye ba tare da shamaki ba, domin ita ce ganawa da ubangiji. Kamar yadda ya zo a Kur'ani mai girma cewa “hakika ni ne ALLAH wanda ba wani ALLAH sai ni to ku bauta ...
  • mece ce alakar jagorancin malami da jam'iyyu?
    7110 Tsare-tsare 2012/07/24
    Kungiyoyin siyasa, da ma'anar wasu jam'iyyu masu iri-iri akwai su a cikin kowace al'umma tun zamanin da. A yanzu ana ganin jam'iyyun siyasa a matsayin wani abu na tarayyar mutane da 'yancin zabe ne. bisa wannan asasin ne ya zama dole mu kalli wannan lamari a matsayin ...
  • Shin zai yiwu ai mana bayanin tafsirin suratu kausar?
    15332 Tafsiri 2017/06/17
    Suratu kausar sura ce da take da ayoyi guda uku, abin da ya fi shahara gun malamai shi ne an sauke ta a garin makka; sannan dalilin saukar ta shi ne yayewa manzon rahama (s.a.w) damuwar da yake ciki sakamakon mauta da gorin da wasu cikin kuraishawa ...
  • Ta yaya za a magance matsala, idan lamarin na hankali ya ci karon da na addini?
    14504 Sabon Kalam 2012/09/16
    Hankali shi ne hujjar Allah ta addini wacce ya ba wa mutum, hankali ke yi wa mutum jagora har ya kai shi ga samun cikakkiyar kamala, Shari`a hujja ce ta fili wacce take hana mutum gurbata da cutaya kuma ta kai shi ga samun cika da rabauta. ...
  • shin Imamul hujja a tsibirin bamuda yake zaune?
    15739 تاريخ بزرگان 2012/07/25
    Dalilin da ya sa wasu mutane suka yi ammanar cewa “Tsibirin Bamuda shi ne mazaunar Imamu Mahdi (a.s), gani suke Tsibirin Bamuda shi ne “Jazijrayul Khadra’a”. Bisa kaddara cewa Jaziratuk Khadra’a ita ce mazaunar Imamu Mahdi (a.s) shi ya sa suka ce Tsibirin Bamuda ya kunshi wadannan ...
  • Yaya aka samu sauyi a addinin Kiristanci, kuma da wane dalili ne ya samu karkacewa da jirkicewa
    12699 Sabon Kalam 2012/07/23
    Yayin da masu biyayya ga addinin Isa (a.s) suka haramata wa kawukansu wannan ni'ima ta samuwarsa a cikinsu, har ya samu hawa zuwa sama, sai manzanninsa da 'yan sakonsa suka ci gaba d aisar da sakonsa, kuma suka fuskanci wahalhalu masu yawa a kan hakan.
  • An lura da cewa Kur’ani mai girma shi ne mu’ujizar cika makin Manazannin Allah, to meye fuskokin gajiyarwar (kalu balen) da ke akwai a cikinsa?
    16211 Ilimin Kur'ani 2012/07/25
    An ambaci fuskokin gajiyarwar (kalu balen) da Kur’ani mai girma ya yi wadda zai yiwu na ambaci uku daga ciki: Ya gajiyar ta bangaren yare da bayani Ya gajiyar da fuskacin abin da ya kunsa Sannan kuma ya gajiyar ta ...
  • menene dalili a kan tabbatar shugabancin malami.
    18045 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/26
    Akwai hanyoyi mabanbanta domin tabbatar da “shugabancin malami” sai dai a nan za mu isu da ambaton dalilai guda biyu na hankali da na ruwaya domin tabbatar da ita. Dalili na hankali: Hankali ya tabbatar da wajabcin samun mutumin da ke ...
  • Ta wace Hanya ake mangance maita da kanbun baka?
    40482 Halayen Aiki 2017/05/21
    Lalle Alkura'ani ma ya tabbatar da akwai maita, inda ya nuna wasu alamu da suke gaskata abin da tarihi ya tabbatar na daga cikin abin da Al’kur'anin ya zo da shi na daga al’umman da suka shude. Wasu malamai a wannan zamanin suna ganin wasu daga cikin ...
  • Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
    13746 2019/06/16
    dawwamar rayuwar aure da karfafarta ya dogara da soyayya da kauna da fuskantar juna da girmama juna. Domin iyali su samu tsayuwa da dawwama Addini Muslunci ya sanya hakkoki ga kowanne dayansu ya kuma ayyana musu wajibai a kansu, duk sa”ilin da aka ce akwai hakkoki to ...

Mafi Dubawa