advanced Search
Dubawa
9538
Ranar Isar da Sako: 2012/04/10
Takaitacciyar Tambaya
Me ake nufi da “ka da ku kirga ranakun sati sai su kirga ku”?
SWALI
A fayyace min ma’anar “ka da ku kirga ranakun sati sai su kirga ku” me ake nufi da ranaku cikin wannan maganar ?
Amsa a Dunkule

Wannan magana ta zo cikin hadisin Manzo (s.a.w), abin nufi da ranaku a nan su ne ranakun sati, amma a mafiya yawan lokuta wannan ruwayar na nufin muhimmancin zamani da wajabcin rashin shakku zuwa ranaku ko rashin kudure su da zai sa a manta su ko muzantan su, wanda wajibi ne ka da mu shagala wajan mantawa da rahamar da mutum ke samu yayin da ya amfanu da wadannan ranaku, kai ya wajaba ma ya kyautata amfanuwa da wadannan ranakum. koda yake wannan magana na da wata ma’ana ta daban, hadisi na nan zuwa cikin bayani a fayyace.

Amsa Dalla-dalla

Wannan magana tazo cikin hadisin Manzo (s.a.w),[1] zahirin maganar na shiryarwa kan bai kamata mutum ya dinga tabar da ranaku ba, ko yin kwantonsu ya kamata ka da ya yi mummunan aiki a cikinsu, domin duk wanda ya aikata haka ya aikata mummunan aiki, ya dawwamar da munanan ayyuka cikinsu sakamakon abin da ya dawwamarne zai sameshi. Zai iya yiwuwa mu kawo ma’ana ta biyun wadda zamuga tazo da ma’ana ta badini, ma’anar kuwa shi ne kan sanayyar ranakun sati. [2]

Safar dan Abi dalf daya daga shi’a Imamiyya yana zaton ranaku na nufi dare da rana, wannan ruwaya kuma ta zamto dalili wajan masu akidar ilimin taurari da masu aiki domin iyakar mutum ya ratayune da fadin dare da rana, wata da taurari, kuma mutum anan hannunsa a bude yake ba shi da ikon aikata komai. Safar dan Abi dalf na cewa: <na ziyarci imamul Hady (a.s) cikin kurkukun da yake, nace da shi, ya shugabana hadisin da aka rawaito cikin hadisin Manzo (s.a.w) bansan ma’anarsa ba, sai Imam (a.s) ya ce wane hadisi wannan? Sai nace sai nace, fadar Manzo (s.a.w) fadar Manzo (s.a.w) cewa ““ka da ku kirga ranakun sati sai su kirga ku” mene ma’anarsa sa Imam ya ce: haka ne mune ranaku mun tsayar da sammai da kassai, asabar sunan Manzo (s.a.w) ne, lahadi kuma Amirul muminin (a.s), litinin su ne imam Hassan da Husain (a.s), talata kuma Aliyyu dan Husain da Muhammad dan Ali (a.s), laraba kuma Musa dan Ja’afar da Aliyyu dan musa(a.s), Alhamis dana Muhammad (a.s), Juma’a kuma dan dana …[3]

amma a mafiya yawan lokuta wannan ruwaywr na nufin muhimmancin zamani da wajabcin rashin shakku zuwa ranaku ko rashin kudure su da zai sa a manta su ko muzantan su, wada wajibine ka da mu shagala wajan mantawa da rahamar da mutum ke samu yayin da ya amfanu da wadannan ranaku, kai ya wajaba ma ya kyautata amfanuwa da wadannan ranakum.

Daga mafi muhimmancin amfanuwa da wadannan ranaku shi ne yin tawassuli da imamin da ya kebantu da wadannan ranaku ta hanyar ziyarorinsu da ta kebanta da ranar, wadanda aka ambata cikin litattafan adduo’i kamar mafatihul jinan da sauransu.

 


[1] Abu Hanifa,nu’umanu dan Muhammad dan Mansur Attaimiyyil magriby, da’aimul Islam bolume 2 page 145, mu’assasatu Ahlul-bait(a.s) lil ihya’it turath Beirut Labanon bugu na biyu (second edition) 1385; muhaddisun nury myrza Husain, mustad rakul wasa’il wa mustanbidul masa’il bolume 13 page 77 mu’assasatu Ahlul-bait(a.s) lil ihya’it turath Beirut Labanon bugu na daya (first edition) 1408

[2] Majlisy, Muhammad Bakir Biharul anwar bolume 99 page 211, mu’assa satul wafa’a Beirut Labanon.

[3] sss Bakir Biharul anwar bolume 99 page 211

 

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • menene hakikanin ma’anar salla?
    36439 Halayen Aiki 2012/07/25
    Salla daukakace ga duk mai san daukaka, ita ce hanya kai tsaye ba tare da shamaki ba, domin ita ce ganawa da ubangiji. Kamar yadda ya zo a Kur'ani mai girma cewa “hakika ni ne ALLAH wanda ba wani ALLAH sai ni to ku bauta ...
  • mece ce alakar jagorancin malami da jam'iyyu?
    7110 Tsare-tsare 2012/07/24
    Kungiyoyin siyasa, da ma'anar wasu jam'iyyu masu iri-iri akwai su a cikin kowace al'umma tun zamanin da. A yanzu ana ganin jam'iyyun siyasa a matsayin wani abu na tarayyar mutane da 'yancin zabe ne. bisa wannan asasin ne ya zama dole mu kalli wannan lamari a matsayin ...
  • Shin zai yiwu ai mana bayanin tafsirin suratu kausar?
    15332 Tafsiri 2017/06/17
    Suratu kausar sura ce da take da ayoyi guda uku, abin da ya fi shahara gun malamai shi ne an sauke ta a garin makka; sannan dalilin saukar ta shi ne yayewa manzon rahama (s.a.w) damuwar da yake ciki sakamakon mauta da gorin da wasu cikin kuraishawa ...
  • Ta yaya za a magance matsala, idan lamarin na hankali ya ci karon da na addini?
    14504 Sabon Kalam 2012/09/16
    Hankali shi ne hujjar Allah ta addini wacce ya ba wa mutum, hankali ke yi wa mutum jagora har ya kai shi ga samun cikakkiyar kamala, Shari`a hujja ce ta fili wacce take hana mutum gurbata da cutaya kuma ta kai shi ga samun cika da rabauta. ...
  • shin Imamul hujja a tsibirin bamuda yake zaune?
    15739 تاريخ بزرگان 2012/07/25
    Dalilin da ya sa wasu mutane suka yi ammanar cewa “Tsibirin Bamuda shi ne mazaunar Imamu Mahdi (a.s), gani suke Tsibirin Bamuda shi ne “Jazijrayul Khadra’a”. Bisa kaddara cewa Jaziratuk Khadra’a ita ce mazaunar Imamu Mahdi (a.s) shi ya sa suka ce Tsibirin Bamuda ya kunshi wadannan ...
  • Yaya aka samu sauyi a addinin Kiristanci, kuma da wane dalili ne ya samu karkacewa da jirkicewa
    12699 Sabon Kalam 2012/07/23
    Yayin da masu biyayya ga addinin Isa (a.s) suka haramata wa kawukansu wannan ni'ima ta samuwarsa a cikinsu, har ya samu hawa zuwa sama, sai manzanninsa da 'yan sakonsa suka ci gaba d aisar da sakonsa, kuma suka fuskanci wahalhalu masu yawa a kan hakan.
  • An lura da cewa Kur’ani mai girma shi ne mu’ujizar cika makin Manazannin Allah, to meye fuskokin gajiyarwar (kalu balen) da ke akwai a cikinsa?
    16211 Ilimin Kur'ani 2012/07/25
    An ambaci fuskokin gajiyarwar (kalu balen) da Kur’ani mai girma ya yi wadda zai yiwu na ambaci uku daga ciki: Ya gajiyar ta bangaren yare da bayani Ya gajiyar da fuskacin abin da ya kunsa Sannan kuma ya gajiyar ta ...
  • menene dalili a kan tabbatar shugabancin malami.
    18045 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/26
    Akwai hanyoyi mabanbanta domin tabbatar da “shugabancin malami” sai dai a nan za mu isu da ambaton dalilai guda biyu na hankali da na ruwaya domin tabbatar da ita. Dalili na hankali: Hankali ya tabbatar da wajabcin samun mutumin da ke ...
  • Ta wace Hanya ake mangance maita da kanbun baka?
    40482 Halayen Aiki 2017/05/21
    Lalle Alkura'ani ma ya tabbatar da akwai maita, inda ya nuna wasu alamu da suke gaskata abin da tarihi ya tabbatar na daga cikin abin da Al’kur'anin ya zo da shi na daga al’umman da suka shude. Wasu malamai a wannan zamanin suna ganin wasu daga cikin ...
  • Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
    13746 2019/06/16
    dawwamar rayuwar aure da karfafarta ya dogara da soyayya da kauna da fuskantar juna da girmama juna. Domin iyali su samu tsayuwa da dawwama Addini Muslunci ya sanya hakkoki ga kowanne dayansu ya kuma ayyana musu wajibai a kansu, duk sa”ilin da aka ce akwai hakkoki to ...

Mafi Dubawa