advanced Search
Dubawa
11099
Ranar Isar da Sako: 2007/02/22
Takaitacciyar Tambaya
mece ce mahangar musulunci a kan samuwar halittu masu rai a sauran duniyoyi?
SWALI
mece ce mahangar musulunci a rayuwa cikin sauran duniyoyi?
Amsa a Dunkule

Akwai tunanin cewa a cikin sauran duniyoyi shin za a samu halittu masu rai ko hankali, daya daga cikin tambayoyin da dan Adam ke neman bayanin su, amma har yanzu bai samu ba. Wasu bayanai a Kur’ani na nuni da samuwar wasu halittu masu rai a duniyar sama, daga ciki akwai:

  1. Bayanin [min dabbatin} wato babu wata dabba. Wannan na nuni da ikon ubangiji na halittar sammai da kasa da nau'in halittu masu motsi a tsakanin su wadanda suka watsu a ciki in ya so shi mai iko ne a kan dawo da su[1].
  2. Bayani a kan wanda ke cikin sammai da abin da ke cikin sammai:

Duk wanda ke cikin sammai da kasa a gare shi yake bukata, kowane lokaci cikin aiki yake[2].

Abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin kasa daga masu motsi da mala'iku, suna ma Allah sujada kuma ba su girman kai gare shi[3].

Sammai bakwai da kasa da abin da ke cikin su suna tsarkake shi[4].

3. bayanin gabas da yamma:

 Rantsuwa da ubangijin gabas da yamma cewa mu masu iko ne[5].

4. bayanin talikai[6]:

Godiya ta musamman ta tabbata ga ubangiji mai raya halittu[7].

A cikin ayoyin da mukayi bayani a kan su aya ta farko[8] da ayar da talikai tazo a ciki ne kadai a kuma takaice ke nuni da samuwar halittu masu rai a sauran duniyoyi[9].

Allama taba taba'i [r. a] a cikin tafsirin aya ta farko ya ce: a bayyane wannan ayar na nuni da samuwar halittu a cikin sama kamar yadda suke a duniyar kasa…"[10].

Mai tafsire namune ya rubuta: wannan ayar na tabbatar da samuwar halittu masu rai a cikin sama, koda yake ya zuwa yanzu masana ba su tabbatar da hakan ba sai dai suna cewa tabbas akwai halittu masu rai a sama, amma Kur’ani a fili ya tabbatar da hakikar samuwar halittu masu rai da yawa cikin duniyar sama[11].

Ya zo a hadisin imam Ali {a. s]: taurarin da ke cikin sama garuruwane kamar garuruwan da ke kasa, tsakani gari dagari {taurari da taurari} akwai ginshikin da ya hada su[12].

A kan tabbatar samuwar halittu masu rai a cikin sauran duniyoyi da aya tai bayani ya kamata a lura da wasu abubuwa kamar haka:

  1. Kalmar sama" da sammai" ya zo da ma'anoni da dama a cikin Kur’ani: bangaren sama, duniyar sama, …[13].

Yana tabbatar da cewa wannan ayar na nuni da samuwar wasu halittu masu rai a wasu duniyoyin, wani lokaci haka yake cewa Kalmar sammai tana nufin duniyoyin sama a ayoyin da aka yi bahasin wannan kalma, sai dai zai iya yiwuwa Kalmar sammai a wannan ayar tana nufin dabakokin yanayin da yake gewaye da duniya ne wanda yake nufin dabakokin samammu da suka kama tun daga kananan halittu kamar kwayoyin zarra da bairos, har zuwa manya kamar tsuntsaye masu tashi a sararin sama da suke a warwatse da sararin samaniya.

  1. In dan a ka lura cewa har ya zuwa yau ilimin zamani bai tabbatar da samuwar halittu masu rai a cikin sauran duniyoyi ba sai dai kawai tsammani hakan, saboda haka ba zamu iya alakanta ma Kur’ani kai tsaye cewa ya yi bayanin samuwar wasu halittu masu rai sauran duniyoyi ba.
  2. Sakamakon bincike shi ne wasu masu tafsire suna nuni da cewa wadannan ayoyin suna bayanin sirrin ilimi ne wanda har yanzu masana ba su gano ba wanda sai nan gaba ya iya bayyana.

 


[1] Shura, 29; daga cikin ayoyin mu akwai halitta sama da kasa dad a abin da ya yadu tsakanin sun a masu tafiya a kan tatara su shi mai iko ne,

[2]Rahaman 29 yana tambaya a kan abin da ke cikin sama da kasa ko wane lokaci ya na cikin sha'ani,

[3] Nahal,49 ga Allah suke sujudi abin da ke sammai da kasa na daga dabbobi da mala''iku kuma bas a girman kai.

[4] Isra,44 abin da ke sammai da kasai yana tisbihi ga Allah da abin da ke tsakanin su.

[5]Miraj,40 ba sai nayi rantsuwa da ubangijin sammai da kassai cewa mu masu iko ne, dafat,5 : aaraf. 137.

[6] Wannan kalma 61 tazo cikin kur''ani.

[7] Fatiha,2

[8]Shura,29

[9] Dan neman bayani, riza isfahani. Bincike a kan ilimin mujizojin Kur’ani, jildi na 1,shafi ,195-206

[10]Almizan jildi 18, shafi na 58.

[11] Tafsir namune jildi na 20, shafi 436-439.

[12]Safinatulbahar, jildi na 2, shafi 574

[13]Tafsir namune jildi 1 shafi 165-166

 

TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • menene hakikanin ma’anar salla?
    36439 Halayen Aiki 2012/07/25
    Salla daukakace ga duk mai san daukaka, ita ce hanya kai tsaye ba tare da shamaki ba, domin ita ce ganawa da ubangiji. Kamar yadda ya zo a Kur'ani mai girma cewa “hakika ni ne ALLAH wanda ba wani ALLAH sai ni to ku bauta ...
  • mece ce alakar jagorancin malami da jam'iyyu?
    7110 Tsare-tsare 2012/07/24
    Kungiyoyin siyasa, da ma'anar wasu jam'iyyu masu iri-iri akwai su a cikin kowace al'umma tun zamanin da. A yanzu ana ganin jam'iyyun siyasa a matsayin wani abu na tarayyar mutane da 'yancin zabe ne. bisa wannan asasin ne ya zama dole mu kalli wannan lamari a matsayin ...
  • Shin zai yiwu ai mana bayanin tafsirin suratu kausar?
    15332 Tafsiri 2017/06/17
    Suratu kausar sura ce da take da ayoyi guda uku, abin da ya fi shahara gun malamai shi ne an sauke ta a garin makka; sannan dalilin saukar ta shi ne yayewa manzon rahama (s.a.w) damuwar da yake ciki sakamakon mauta da gorin da wasu cikin kuraishawa ...
  • Ta yaya za a magance matsala, idan lamarin na hankali ya ci karon da na addini?
    14504 Sabon Kalam 2012/09/16
    Hankali shi ne hujjar Allah ta addini wacce ya ba wa mutum, hankali ke yi wa mutum jagora har ya kai shi ga samun cikakkiyar kamala, Shari`a hujja ce ta fili wacce take hana mutum gurbata da cutaya kuma ta kai shi ga samun cika da rabauta. ...
  • shin Imamul hujja a tsibirin bamuda yake zaune?
    15739 تاريخ بزرگان 2012/07/25
    Dalilin da ya sa wasu mutane suka yi ammanar cewa “Tsibirin Bamuda shi ne mazaunar Imamu Mahdi (a.s), gani suke Tsibirin Bamuda shi ne “Jazijrayul Khadra’a”. Bisa kaddara cewa Jaziratuk Khadra’a ita ce mazaunar Imamu Mahdi (a.s) shi ya sa suka ce Tsibirin Bamuda ya kunshi wadannan ...
  • Yaya aka samu sauyi a addinin Kiristanci, kuma da wane dalili ne ya samu karkacewa da jirkicewa
    12699 Sabon Kalam 2012/07/23
    Yayin da masu biyayya ga addinin Isa (a.s) suka haramata wa kawukansu wannan ni'ima ta samuwarsa a cikinsu, har ya samu hawa zuwa sama, sai manzanninsa da 'yan sakonsa suka ci gaba d aisar da sakonsa, kuma suka fuskanci wahalhalu masu yawa a kan hakan.
  • An lura da cewa Kur’ani mai girma shi ne mu’ujizar cika makin Manazannin Allah, to meye fuskokin gajiyarwar (kalu balen) da ke akwai a cikinsa?
    16211 Ilimin Kur'ani 2012/07/25
    An ambaci fuskokin gajiyarwar (kalu balen) da Kur’ani mai girma ya yi wadda zai yiwu na ambaci uku daga ciki: Ya gajiyar ta bangaren yare da bayani Ya gajiyar da fuskacin abin da ya kunsa Sannan kuma ya gajiyar ta ...
  • menene dalili a kan tabbatar shugabancin malami.
    18045 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/26
    Akwai hanyoyi mabanbanta domin tabbatar da “shugabancin malami” sai dai a nan za mu isu da ambaton dalilai guda biyu na hankali da na ruwaya domin tabbatar da ita. Dalili na hankali: Hankali ya tabbatar da wajabcin samun mutumin da ke ...
  • Ta wace Hanya ake mangance maita da kanbun baka?
    40482 Halayen Aiki 2017/05/21
    Lalle Alkura'ani ma ya tabbatar da akwai maita, inda ya nuna wasu alamu da suke gaskata abin da tarihi ya tabbatar na daga cikin abin da Al’kur'anin ya zo da shi na daga al’umman da suka shude. Wasu malamai a wannan zamanin suna ganin wasu daga cikin ...
  • Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
    13746 2019/06/16
    dawwamar rayuwar aure da karfafarta ya dogara da soyayya da kauna da fuskantar juna da girmama juna. Domin iyali su samu tsayuwa da dawwama Addini Muslunci ya sanya hakkoki ga kowanne dayansu ya kuma ayyana musu wajibai a kansu, duk sa”ilin da aka ce akwai hakkoki to ...

Mafi Dubawa